A Najeriya mata a jahar Kaduna sun tashi tsaye wajen yakar masu yi masu fyade. Lamarin fyade matsala ce da ake kara fuskanta a Najeriyar. Wata kungiya mai suna Peace and Revival Foundation ta gudanar ...
Hukumomi a jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya sun tabbatar da cewa yarinyar nan da aka ga gawarta a wani masallaci a makon jiya fyade ne aka yi mata. Kwamishinar kula da harkokin mata da ...
Amnesty International ta bankado yadda ake samun karuwar matsalar fyade a Najeriya ba tare da mahukunta na daukar matakin hukunta masu aikata laifin ba. Kungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results